DW Hausa Shirin Safe 10.02.2019 Headlines

Published: Feb. 10, 2019, 3:41 p.m.

DW Hausa Shirin Safe 10.02.2019 [Cikakken Shirin / Full broadcast]\n

Za ku ji cewar kasar Turkiya tayi Allah wadai da irin cin zarafin da kabilar Uighur ke fuskanta a kasar Chaina

\n
    \n
  1. Host: Zulaiha Abubakar Kibiya
  2. \n
  3. African Union: \u0198ungiyar tarayyar Afika ta AU, za ta gudanar da babban taron ta na kwanaki biyu a birnin Adis Ababa na \u0199asar Habasha (Ethiopia) inda shugwabannin \u0199asashen Afrika za su tattauna batun kwararar ba\u0199in haure daga nahiyar zuwa \u0199asashen turai.
  4. \n
  5. Daidai lokacin da a cigaba da lalubo dabarun warware rikicin addini da \u0199abilanci da ke barazana da rayuwar al'umar Filato.
  6. \n
  7. Cibiyar sasanta tsakanin addinai mai ofishi a Kaduna, ya \u0199addamar da shirin yafewa juna tsakanin al'ummomin jihar bayan shafe sama da shekaru goma sha bakwai ana tashin hankali.
  8. \n
  9. Shugaba Paul Kagame zai sauka daga mu\u0199aminsa a \u0199ungiyar AU.
  10. \n
  11. An shawarci sojojin \u0199asar Venezuela a kan kayan agaji.
  12. \n
  13. Turkiyya ta yi Allah-wadai da cin zarafin da \u0199abilar Uighur ke fuskanta China.
  14. \n